Abubuwa 5 da Suke janyo Bala’i Acikin Al’umma Hadisi Ya Tabbata daga Abdullahi É—an Umar (Allah ya Æ™ara masa yarda) Yace Watarana muna zaune sai ga Manzon Allah (S.A.W) yazo wucewa, Yace ” ya ku taron muhajirai! Akwai wasu abubuwa guda 5 idan al’umma suka Jarabtu dasu! Ina RoÆ™on Allah kada ku riske wannan Lokaci. 1 Duk Al’ummar da suka bayyana Alfasha! Tabbas zasu samu kansu cikin Annoba da yaduwar sabbin cututtukan da ba’a taÉ“a ganin su ba! 2 Duk Al’ummar da suke tauye modu da sikeli! Tabbas zasu samu kansu cikin yanayi na fari (rashin ruwan sama), Tsadar Rayuwa da cutarwa daga azzaluman Shuwagabanni. 3 Duk Al’ummar da suka hana zakkar dukiyoyinsu! Tabbas Allah zai hanasu ruwan sama! Idan kaga Ruwa, an yine kawai saboda yara da dabbobi da suke rayuwa a cikinsu. 4 Duk Al’ummar da suka saÉ“a alkawarin Allah da Manzon sa! Tabbas Allah zai Æ™asÆ™antar dasu a gaban abokan gabansu. 5 Duk Al’ummar da Shuwagabaninsu basu hukunci da Littafin Allah, kuma suke chanza Abinda Allah ya sauÆ™ar! Tabbas A...