Allahu Akbar Miji Da Mata Sun Mutu Kwana Biyu Tsakani, Sun Bar Yaransu Kanana Guda Biyu






...




Dr Barde Luka Yelwa, wani malamin Kwalejin koyan malanta dake garin Gashua a jihar Yobe ya rasa ransa ranar Alhamis da ya gabata, bayan ya samu bugun zuciya a asibitin da yake jinyar matarsa wacce ba ta da lafiya.

Kwana biyu bayan rasuwar mijin nata, ita ma ta rasu a ranar Asabar, inda yau Litinin za a yi jana’izar su biyun a ikkilisiya ta ECWA GOODNEWS dake garin Potiskum a jihar Yobe.

Sun mutu sun bar yara biyu, mace yar shekara biyar da kuma namiji dan shekara biyu.

Daga Suleiman Dauda



Kalli cikakken video πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡



Comments

Popular posts from this blog

Tirkashi Video Yadda Wata Mata Tayi Tsirara Tana Caccaka Hannunta A Durinta Harsaida Takawo Ruwa Ta Gamsar Da Kanta Abun Yabada Mamaki

Ba zaka iya Gamsar Dani ba Koda kuwa kana da katon Gindi, idan Kuma ka Isa ka Shiga Kan Hoton Nan ka Dauki number ta muhadu Amma Banda Yara Dan Allah. πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡