Qalu Innalillahi Mutuwar Amrya Bayan An gama Daura Auren ta Yanzu Tayi Matukar Girgiza Al’umma Matuka…

Qalu Innalillahi Mutuwar Amrya Bayan An gama Daura Auren ta Yanzu Tayi Matukar Girgiza Al’umma Matuka…













Qalu Innalillahi Mutuwar Amrya Bayan An gama Daura Auren ta Yanzu Tayi Matukar Girgiza Al’umma Matuka` Wata amarya ta rigamu gidan gaskiya kwanaki kaɗan bayan tayi aure.




Angon amaryar mai suna Idris Elmustapha Daja, shine ya sanar da hakan a wani rubutu da ya wallafa a shafin sa Facebook. Shafin Linda ikeji ya rahoto.



El-Mustapha Daja ya auri amaryarsa mai suna Maryam Muhammad Liman, a ranar 6 ga watan Janairun 2023, inda ta amaryar ta rigamu gidan gaskiya a ranar Laraba 18 ga watan Janairun 2023.



An yi jana’izar ta kamar yadda addinin musulunci ya tanada a gidan Hajiya Fatima Madugu, dakw akan hanyar Okada, cikin birnin Minna da safiyar ranar Laraba.



Sannan aka kai ta a makwancinta na gaskiya a maƙarbartar Gbakungu cikin birnin na Minna.



Innalillahi Wainna Ilaihir Rajiun. Kwana sha ɗaya da aure, yau na rasa ta. Allah ya jiƙan ki da rahama ya sanya aljannah Firdausi ta zama makoma a gare ki.” Idris ya rubuta a Facebook.

Comments

Popular posts from this blog

Tirkashi Video Yadda Wata Mata Tayi Tsirara Tana Caccaka Hannunta A Durinta Harsaida Takawo Ruwa Ta Gamsar Da Kanta Abun Yabada Mamaki

Ba zaka iya Gamsar Dani ba Koda kuwa kana da katon Gindi, idan Kuma ka Isa ka Shiga Kan Hoton Nan ka Dauki number ta muhadu Amma Banda Yara Dan Allah. 👇👇👇